![kamata ya yi a kamo matar Shugaban hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa Hajiya Aisha Yusuf Bichi domin a yi bincike kan abin da ya faru tsakaninta Abba Gida Gida kamata ya yi a kamo matar Shugaban hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa Hajiya Aisha Yusuf Bichi domin a yi bincike kan abin da ya faru tsakaninta Abba Gida Gida](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgugaWP4hwm-fBWLLrjO_8hxnwEIUKaJzIILBUr9dygoDPeIo0Ii8zQxz-GXb9iq5f9oi1tP582HyM6T7ZmpwEwdHe_9UCHMqHc2l-KSaBHKOYappDj8uIpTmnYhGYVxEx_OjRJ6VHtdSxWiEiqQdWZcqAi-vyqS-vBKY-2L60JxDYN2IQTE9CFlJlw-A/s320/Capture%202023-01-10%2018.59.08.jpg)
kamata ya yi a kamo matar Shugaban hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa Hajiya Aisha Yusuf Bichi domin a yi bincike kan abin da ya faru tsakaninta Abba Gida Gida
Tuesday 10 January 2023
Comment
Masana Shari'a sun ce kamata ya yi a kamo matar Shugaban hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa Hajiya Aisha Yusuf Bichi domin a yi bincike kan abin da ya faru tsakaninta da ɗan takarar Gwamnan jam'iyyar NNPP na Kano Engr. Abba Kabir Yusuf.
Ga ƙarin bayani a👇👇
Source, Nasiru Salisu Zango via Facebook search
0 Response to "kamata ya yi a kamo matar Shugaban hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa Hajiya Aisha Yusuf Bichi domin a yi bincike kan abin da ya faru tsakaninta Abba Gida Gida "
Post a Comment