![Hukumar Tace Fina-finai bata da hurumin hanamu fassarar Indian Hausa Hukumar Tace Fina-finai bata da hurumin hanamu fassarar Indian Hausa](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjwcvaVP2Krwykx_VT8tcgsBxjh-RGPDYbykj_4RXGgT_GQ1iZv1T6oztYpiRJQ82RhP2_LnBavP0pfmUcmqzWzVEuGpwXaGlNCBse1VTDTVPzfOB7vFlqRjYcCJy5TTIOPhqEWOUQzRzQ0zsZknho2FJ_faM-ob91dCdq_UlJ9znwoc7Yfq33y2XdK2A/s320/Capture%202022-11-30%2020.51.07.jpg)
Hukumar Tace Fina-finai bata da hurumin hanamu fassarar Indian Hausa
Wednesday 30 November 2022
Comment
Daya daga cikin masu fassarar fina-finan Indiya zuwa Hausa Sultan Abdulrazak yace Hukumar Tace Fina-finai ta ƙasa bata da hurumin dakatar da fassarar.
Ya zargi cewa masu fina-finan Hausa ne suka tunzura Hukumar, to amma zasu je kotu kan lamarin.
Ga tattaunawarsa da Freedom Radio.👇👇👇👇
Source /credit /Freedom Radio Nigeria on Facebook.
0 Response to "Hukumar Tace Fina-finai bata da hurumin hanamu fassarar Indian Hausa "
Post a Comment