--
A karon farko tawagar alkalan wasa ta mata zalla za ta jagoranci wasan maza a Gasar Kofin Duniya.

A karon farko tawagar alkalan wasa ta mata zalla za ta jagoranci wasan maza a Gasar Kofin Duniya.

>

 



Image Source/credit /BBC Hausa via Facebook 


A karon farko tawagar alkalan wasa ta mata zalla za ta jagoranci wasan maza a Gasar Kofin Duniya.


Stephanie Frappart ce za ta jagoranci wasan karshe na Rukunin E tsakanin Costa Rica da Jamus da za a yi ranar Alhamis. 


Ita ce za ta zama mace ta farko da ta taba yin hakan.


Neuza Back ta Brazil da Karen Diaz Medina daga Mexico na cikin tawagar alkalan a wasan da za a buga a filin wasan Al Bayt.


📸 - Getty Images


Source/credit /BBC Hausa via Facebook 

0 Response to "A karon farko tawagar alkalan wasa ta mata zalla za ta jagoranci wasan maza a Gasar Kofin Duniya."

Post a Comment