Daya daga cikin rijiyoyin mai na farko da aka gano a arewacin Najeriya kenan a kauyen Barambu da ke karamar hukumar Alkaleri. Rijiyar mai lamba KR2 ita ce ta biyu cikin uku da aka kammala aikinsu.
Source 👇👇
BBC Hausa on Facebook.
0 Response to "Daya daga cikin rijiyoyin mai na farko da aka gano a arewacin Najeriya a Bauchi "
0 Response to "Daya daga cikin rijiyoyin mai na farko da aka gano a arewacin Najeriya a Bauchi "
Post a Comment