![SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhvOSph44IXI7WpGZsRMyKgbkZPYPnu6KXRC3itBWpspvPqxKdUv65RNld1Va0NokcXuO8Xtyj_7xnCxVsqxE9sj1SqPYOwt9-2Ey0_kNo3gUTuijou-nACdmEu8dppktsuG-SoyesHpOMvzfIfiYiQCuBdkiYn9kjgTomC06hVDAW4hFXGzvgfWsToXw/s320/FB_IMG_16267031133495779.jpg)
SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna
Tuesday 19 April 2022
Comment
Rahotannin da suke shigo mana yanzu sun tabbatar mana da cewa wani jirgin saman Sojojin Najeriya yayi hatsari a yau Talata.
Majiyarmu ta tabbatar da cewa matukin jirgin saman ya rasa ransa. Sai dai har yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasa rai ba.
Wannan na faruwa ne biyo bayan shekara daya da Hatsarin jirgin saman da manyan Sojojin Najeriya ya ritsa dasu a hanyar.
0 Response to "SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna"
Post a Comment