--
SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna

SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna

>

 



Rahotannin da suke shigo mana yanzu sun tabbatar mana da cewa wani jirgin saman Sojojin Najeriya yayi hatsari a yau Talata.


Majiyarmu ta tabbatar da cewa matukin jirgin saman ya rasa ransa. Sai dai har yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasa rai ba.


Wannan na faruwa ne biyo bayan shekara daya da Hatsarin jirgin saman da manyan Sojojin Najeriya ya ritsa dasu a hanyar.

0 Response to "SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna"

Post a Comment