--
Sojojin Najeriya sun ceto matar da tayi shekaru 8 wajen yan Boko Haram

Sojojin Najeriya sun ceto matar da tayi shekaru 8 wajen yan Boko Haram

>

 


 


Dangin Shatu Bamai Sangayama (wacce ke jikin hoton da ake kasa) sun gano ta bayan da Dakarun Sojojin Najeriya suka ceto ta daga maɓoyar yan boko Haram a Bama dake jihar Borno. 


Yan ta'addan sun sace ta tun watan Satumba a shekarar 2014 tare da ya'yan ta 4, mata 3 da namiji ɗaya. 


Hoto na farko an dauke shi ne jiya yayin da dakarun sojin Najeriya suka ceto ta daga hannun yan ta'adda a Bama.

Hoto na 2 an dauke shi ne kafin Shekara ta 2014 da aka sace ta, ragowar hotuna biyu na karshe kuma ƴaƴanta ne.


0 Response to "Sojojin Najeriya sun ceto matar da tayi shekaru 8 wajen yan Boko Haram"

Post a Comment