--
DA DUMI-DUMINSA: Ofishin CBN da ke Biniwe ya kama da wuta

DA DUMI-DUMINSA: Ofishin CBN da ke Biniwe ya kama da wuta

>




 



Rahotannin da ke shigo mana yanzu sun tabbatar da cewa wani babban Ofishin CBN da ke Biniwe ya kama da wuta.

Mahukunta ofishin sun shaidawa manema labarai kamawar wutar ofishin a safiyar yau Alhamis 21 ga watan Afrilu shekarar 2022

Sai dai har yanzu ba a san musabbabin abinda ya haddasa gobarar ba, Kuma ba a san adadin abubuwan da suke gone ba.


Cikakken Rahoto Na Nan Tafe....

0 Response to "DA DUMI-DUMINSA: Ofishin CBN da ke Biniwe ya kama da wuta "

Post a Comment