--
Adam A Zango yayi magana akan Manzon Allah SAW, wadda ta 'dauki hankulan mutane

Adam A Zango yayi magana akan Manzon Allah SAW, wadda ta 'dauki hankulan mutane

>


Adam A Zango yayi magana akan Manzon Allah SAW, wadda ta 'dauki hankulan mutane


Jarumi Adam A Zango Ya Bayyana Matsayarsa Akan Maulidin Annabi Muhammad (S.A.W) Inda ya Nuna Yinsa Abune Mai Kyau, 


Kuma Yasha Alwashin Taimakawa Al-ummah Da Dukiyar Domin Murna Da Ranar Haihuwar Shugaban Halitta Manzan Tsira Annabi Muhammad (S.A.W)


Kamar Yadda Bidiyon Nan Yazo Da Cikakken Bayani Akan Haka Ku Kalli Bidoyon A Kasa


 SOURCE: TASHAR TSAKAR GIDA

0 Response to "Adam A Zango yayi magana akan Manzon Allah SAW, wadda ta 'dauki hankulan mutane"

Post a Comment