--
Shugaban kungiyar Matasan Abba Gida-gida Engr. Muhammad Kabir Musa ya nemi yayan jam'iyyar APC ta Kano da su rungumi kaddara su amince da nasarar Abba.

Shugaban kungiyar Matasan Abba Gida-gida Engr. Muhammad Kabir Musa ya nemi yayan jam'iyyar APC ta Kano da su rungumi kaddara su amince da nasarar Abba.

>






Shugaban kungiyar Matasan Abba Gida-gida Engr. Muhammad Kabir Musa ya nemi yayan jam'iyyar APC ta Kano da su rungumi kaddara su amince da nasarar Abba.

Ya ce, APC ba ta yiwa mutanen Kano abin kirki ba shi yasa suka yi mata hukunci suka zabi NNPP.


Ga tattaunawarsa👇

https://bit.ly/42ppE4O

CREDIT 👉freedom radio Nigeria. 

0 Response to "Shugaban kungiyar Matasan Abba Gida-gida Engr. Muhammad Kabir Musa ya nemi yayan jam'iyyar APC ta Kano da su rungumi kaddara su amince da nasarar Abba."

Post a Comment