![Marin da akayi min a izzarso ya tsayamin a rai yar aikin gidan Matawalle Marin da akayi min a izzarso ya tsayamin a rai yar aikin gidan Matawalle](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEioResInqEgxR9u0f0v3x_Z1vvxuTkfD_Ow7lwE6MR-h6qcl7_S8uhE6kuCr3dAJPZLYNPVrsT4HHiUCWX-S3HOwaxAMqp41J0_yPXlLlMANnDTzfdodCANGV41iKT4Lulk4zY6ySa2EiI-JoHqG6napaa-aNcCsr6zk_75CcRqO3tJ9HGEoqmuw5RyBw/s320/Capture%202022-12-11%2014.31.18.jpg)
Marin da akayi min a izzarso ya tsayamin a rai yar aikin gidan Matawalle
Sunday 11 December 2022
Comment
Jarumar shirin Izzar So Bilkisu Adam, ɗaya daga ƴan aikin gidan Matawalle a shirin, ta ce marin da ta sha a Film ɗin ya tsaya mata a rai.
Jarumar ta bayyana yadda Hajiya Nafisa da Hajiya Sara suka galla mata mari yayin da ake ɗaukar shirin.
Ga cikakkiyar tattaunawarta da Freedom Radio.
Source /credit /Freedom Radio Nigeria via Facebook and youtube search.
0 Response to "Marin da akayi min a izzarso ya tsayamin a rai yar aikin gidan Matawalle "
Post a Comment