Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba'a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba.
Friday 23 December 2022
Comment
WATA SABUWA: Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba'a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba.
Tabdi jam, wannan baiwar Allah tayi tattaki har garin Kaduna. Dan taga Umar m Sheriff harda kuka.
iyayen ta basu San Inda take ba seda yan jarida suka buga labarin ta a social media sannan suka san inda take, bata fatan takoma gida batareda andaura musu Aure da UMAR M Sheriff ba
Wane fata za ku yi mata?
SOURCE /CREDIT/Kastina Online via Facebook search.
0 Response to "Budurwa tayi tattaki har Kaduna tace Idan ba'a daura musu Aure da Umar m Sharif ba bazata Dawo Gaban iyayen ta ba."
Post a Comment