--
Hajiya fatimatu kenan wacce tabaiwa buhari gudunmawar million daya domin kamfen a 2015

Hajiya fatimatu kenan wacce tabaiwa buhari gudunmawar million daya domin kamfen a 2015

>

 





Hajiya Faɗimatu Mai Talle Tara, Koko, ta jihar Kebbi kenan, wanda ta bada gudumawar naira miliyan ɗaya (1,000,000.00) ga ƙungiyar kamfen na shugaba Buhari, don tabbatar da nasarar zaɓensa a shekarar 2015. 


Hajiya Talle Tara, ta rasu a shekarar 2016 tana da shekaru 95, Allah ya jiƙanta da rahama ya kuma albarkaci iyalanta.


SOURCE 👉~Idon Mikiya/Rariya Hausa

0 Response to "Hajiya fatimatu kenan wacce tabaiwa buhari gudunmawar million daya domin kamfen a 2015"

Post a Comment