--
Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa  mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da tsohon  kwamishinan kananan hukumomi Murtala Sule Garo Fom na tsayawa takara gwamna da mataimaki a jam'iyyar APC.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da tsohon kwamishinan kananan hukumomi Murtala Sule Garo Fom na tsayawa takara gwamna da mataimaki a jam'iyyar APC.

>


Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa  mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da tsohon  kwamishinan kananan hukumomi Murtala Sule Garo Fom na tsayawa takara gwamna da mataimaki a jam'iyyar APC.


Hakan na nufin cewa ya zabe su matsayin yan takarar da zasu tsayawa jam'iyyar APC a zaben baɗi.


Ibrahim Hassan Hausawa ✍️

0 Response to "Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa mataimakinsa Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da tsohon kwamishinan kananan hukumomi Murtala Sule Garo Fom na tsayawa takara gwamna da mataimaki a jam'iyyar APC."

Post a Comment