--
YANZU-YANZU :Hukumar zaɓe a Najeriya ta umarci a sake kaɗa ƙuri'a a rumfunan zaɓe 13 da ke ƙananan hukumomin Doguwa da Tudunwada.

YANZU-YANZU :Hukumar zaɓe a Najeriya ta umarci a sake kaɗa ƙuri'a a rumfunan zaɓe 13 da ke ƙananan hukumomin Doguwa da Tudunwada.

>

 







Hukumar zaɓe a Najeriya ta umarci a sake kaɗa ƙuri'a a rumfunan zaɓe 13 da ke ƙananan hukumomin Doguwa da Tudunwada. 


INEC ta ɗauki matakin ne bayan tun farko an bayyana Alhassan Doguwa a matsayin wanda ya yi nasara a matsayin ɗan majalisar wakilai a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu. 


Karanta ƙarin bayani 

👇👇

 https://bbc.in/3YwdIf


CREDIT /BBC Hausa via Facebook search. 


0 Response to "YANZU-YANZU :Hukumar zaɓe a Najeriya ta umarci a sake kaɗa ƙuri'a a rumfunan zaɓe 13 da ke ƙananan hukumomin Doguwa da Tudunwada. "

Post a Comment