--
DADUMINSA, Kwankwaso ya doke Tinubu a mahaifar Ganduje

DADUMINSA, Kwankwaso ya doke Tinubu a mahaifar Ganduje

>





Kwankwaso ya doke Tinubu a mahaifar Ganduje 


Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, NNPP, Rabi'u Kwankwaso ya yi nasara a karamar hukumar Dawakin-Tofa, mahaifar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje.


Kwankwaso ya doke Bola Tinubu, daya daga cikin manyan abokan hamayyarsa na jam’iyyar APC.


Da ya ke bayyana sakamakon zaben a hedikwatar INEC da ke Kano a yau Lahadi, jami’in zaɓen, Farfesa Adamu Jibril ya bayyana Kwankwaso a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 25,072


Ya kuma sanar da Tinubu na APC da kuri’u 16,773, PDP 2,477, jam’iyyar Labour ta samu kuri’u 202.


CREDIT /Daily Nigerian Hausa via Facebook search. 

0 Response to "DADUMINSA, Kwankwaso ya doke Tinubu a mahaifar Ganduje "

Post a Comment