Buhari kasa Baki kar cbn su zalunci Ja'ama inji Senator Kabiru gaya
Tuesday 24 January 2023
Comment
Sanata Kabiru Ibrahim Gaya mai wakilta Kano ta kudu ya nemi Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari da ya tilasta wa CBN ƙara wa'adin lokacin sauya sabbin kuɗi ga jama'a.
Gaya ya ce, zalunci ne taƙaita wa'adin kuma sun ja hankalin Gwamnan CBN Godwin Emefele amma ya yi kunnen uwar shegu.
Saboda haka ya nemi Shugaba Buhari da ya tausaya wa jama'a ya shiga cikin lamarin.
Ku saurari bayanin Sanata Gaya a nan.
Source, Nasiru Salisu Zango via Facebook search.
0 Response to "Buhari kasa Baki kar cbn su zalunci Ja'ama inji Senator Kabiru gaya "
Post a Comment