Baza mu bari a sassauta wa alkalan da suka ci kudin marayu a Kano ba, inji shugaban anty corruption (hukumar cin hanci)
Thursday 26 January 2023
Comment
Shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta Kano Barr. Mahmud Balarabe ya ce, za su tabbatar an hukunta alƙalan Kotunan Musuluncin da ake zargi da wawure kuɗaɗen marayu.
A zantawarsa da Dala FM, Mahmud Balarabe ya ce, ba za a sassauta wa duk wanda aka samu da hannu cikin lamarin ba.
Ga tattaunawarsa da Yusuf Nadabo Isma'il.
👇👇
Source, Nasiru Salisu Zango via Facebook search.
0 Response to "Baza mu bari a sassauta wa alkalan da suka ci kudin marayu a Kano ba, inji shugaban anty corruption (hukumar cin hanci) "
Post a Comment