--
Za'a kawo hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar kai tsaye ta kafafen yada labarai.

Za'a kawo hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar kai tsaye ta kafafen yada labarai.

>

 



Image Source /credit / Freedom Radio via Facebook. 

Hukumar lura da Kotunan shari'ar Musulunci ta Kano ta ce za a kawo zaman yanke hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar Kabara da Gwamnatin Kano ta kafafen yada labarai.


Jami'in yaɗa labaran hukumar Muzammil Ɗalha Yola ya yiwa Freedom Radio karin bayani a kai.


Ku saurari bayaninsa a nan.

https://youtu.be/qfHcJ7s_uVc


Source /credit /Freedom Radio via Facebook and youtube. 





0 Response to "Za'a kawo hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar kai tsaye ta kafafen yada labarai. "

Post a Comment