Mutumin nan Aliyu Abdullahi Obobo da ya je Saudia a Keke ya dawo gida Najeriya
Friday 23 December 2022
Comment
Mutumin nan Aliyu Abdullahi Obobo da ya je Saudia a Keke ya dawo gida Najeriya.
Bayan da ya sauka a filin jirgin saman Malam Aminu Kano ya ziyarci Fadar Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, sannan ya ziyarci Freedom Radio.
Obobo ya yi bayani filla-filla kan yadda ya soma tafiyar da hanyoyin da ya bi, da abubuwan da ya ci karo da su, da ma yadda ya riฦa samun guzuri.
Ya kuma amsa wasu tambayoyin da kuka aiko masa ta shafinmu.
Ga cikakkiyar tattaunawar
๐๐๐
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=6506555656038650&id=100044465825074&mibextid=NnVzG8
SOURCE /CREDIT /Nasiru Salisu zango via Facebook search
0 Response to "Mutumin nan Aliyu Abdullahi Obobo da ya je Saudia a Keke ya dawo gida Najeriya"
Post a Comment