--
 ALLAHU AKHBAR: Wata Mata Ta Rasu A Wurin Tafsiri Cikin Birnin Zariya

ALLAHU AKHBAR: Wata Mata Ta Rasu A Wurin Tafsiri Cikin Birnin Zariya

>

 



Rahotannin da ke shigo mana sun bayyana mana cewa  wata mata ta rasu a wurin Tafsiri cikin birnin Zariya da ke Jihar Kaduna.


Yanzu Muke Samun Labarin Rasuwan Wannan Baiwar Allah, Wanda Allah ya karbi rayuwanta a lokacin Ana gudanar da Tafsirin al'kur'ani Mai Girma  a cikin kwalejin Alhuda-huda dake zariya.


In Allah ya yarda za'a gudanar da Sallar janaizanta a yau laraba, da misalin karfe 2:00 na rana. 


A kofar Doka zariya. Allah ya gafarta mata.

 


0 Response to " ALLAHU AKHBAR: Wata Mata Ta Rasu A Wurin Tafsiri Cikin Birnin Zariya "

Post a Comment