--
SUBHANALLAH: Wata Mata ta Haifi Dan Doki a Zariya

SUBHANALLAH: Wata Mata ta Haifi Dan Doki a Zariya

>


 

IKON ALLAH: Wata Mata ta haifi Ɗan Doki a Garin Zariya da ke jihar Kaduna


Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka, sun tabbatar mana da cewa wata mata a unguwar Lemu da ke Tudun Wada a garin Zariya jihar Kaduna, ta haifi Ɗan Doki.



0 Response to "SUBHANALLAH: Wata Mata ta Haifi Dan Doki a Zariya"

Post a Comment